

Kotun shari’ar musulunci da ke Kofar Kudu karkashin jagorancimn mai shari’a Ustaz Ibrahim Sarki Yola, ta yanke wa Abduljabbar Nasir Kabara hukuncin kisa ta hanyar rataya....
Wani Masanin tattalin arziki dake kwalejin Sa’adatu Rimi a nan Kano, Dr Abdussalam Muhammad Kani ya ce, dokar takaita cirar tsabar kudi a bankuna bashida alaka...
Tawagar kwallon kafa ta kasar Argentina ta zama ta farko da ta kai ga wasan karshe a gasar cin kofin duniya ta shekarar 2022 dake gudana...
Sarkin Yarabawa(Yoruba ), Mazauna jihar Kano Muritala Alimi Otisese , ya yabawa tawagar jihar Kano data dawo daga bikin wasanni na ƙasa karo na 21 da...
Hukumar lafiya ta duniya WHO ta ce kashi 31 cikin dari na mutanen da zazzabin cizon sauro wato maleriya ya hallaka a duniya a bara yan...