Kamfanin shirya gasar firimiya na kasa LMC ya sake dauke Kano Pillarsa da ci gaba da buga wasa a filin Sani Abacha da ke kofar Mata...
Kungiyar kwallon kafa ta Chelsea tayi nasar doke Crystal Palace da ci 2-0 a wasan kusa da karshe na gasar kofin kalu bale na kasar Ingila...
Gwamna Ganduje zai fara raba ruwa a unguwannin Kano saboda ƙarancinsa da ake fuskanta. Ganduje ya bayyana hakan ne a yau Lahadi yayin da ya ziyarci...