Majalisar wakilai ta buƙaci babban bankin ƙasa CBN daya tilasta yin amfani da kuɗaɗen tsaba a Najeriya. A cewar majalisar yin hakan zai kawo ƙarshen matsalar...
Hukumar hana sha a da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA ta zargi cewa rashin kyakyawar fahitar ayyukan hukumar ne ke haifar koma baya a yaƙi...
Tun bayan da aka fara kada gangar siyasar tunkarar babban zaben badi a Najeriya, tuni masu neman takara suka fara bayyana aniyar su ta tsayawa takara...