

Mai horas da kungiyar kwallon kafa ta Napoli Luciano Spaletti ya ce dan wasan gaban Najeriya da Napoli Victor Osimhen zai dawo wasa a farkon watan...
Kungiyar kwallon kafa ta Tottenham da ke kasar Ingila ta sanar da sallamar mai horar da tawagar Nuno Espirito Santo, bayan watanni hudu daya kwashe yana...
Ƙwararren likita a fannin cimaka a Aminu Kano ya ce, “Kanya” guda ce daga cikin ƴaƴan itatuwa da ke ɗauke da sinadarin vitamin A da kuma...
Hukumar yaƙi da fataucin bil-adama ta ƙasa NAPTIP ta ce daga watan Janairu zuwa na Oktoba na shekarar 2021 ta samu nasarar ceto ƙananan yara sama...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai tafi birnin Glasgow na ƙasar Scotland. Buhari zai halarci taro karo 26 wanda majalisar ɗinkin duniya ta shirya kan batun sauyin...
Mai horar da kungiyar kwallon kafa ta Arsenal Mikel Arteta ya ce ba ya sha’awar horar da Barcelona. Wanda tuni rahotanni suka bayyana ya na cikin...
Tsohon kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta Manchester United Wayne Rooney ya zargi ‘yan wasan kungiyar da rashin samun nasarar ta. Yace dole sai sun dage...