Kasar Jamus ce kasa ta farko data samu tikitin buga gasar cin kofin Duniya da za’a gudanar a shekara mai kamawa ta 2022 a kasar Qatar...
Tsohon shugaban Kwamitin jawo iskar Gas zuwa Kano Injiniya Mu’azu Magaji Ɗansarauniya yayi martani ka tsige shi da Gwamna yayi. A cikin wasu saƙonni da ya...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya sauke Injiniya Mu’azu Magaji Ɗansarauniya daga shugabancin kwamitin aikin janyo bututun iskar gas zuwa Kano, wanda aka yi wa lakabi...
Manyan Malaman Kano sun nesanta kansu da sanarwar tsige shugaban majalisar malamai na Kano da wasu suka bayar. A cikin wata sanarwa da zauren haɗin kan...
Mashiryin fina-finai a masana’antar Kannywood Abubakar Bashir Mai Shadda ya bayyana cewa ya daina sanyan sabbin jarumai a cikin fina-finansa. Abubakar Bashir Mai Shadda ya shaida...
Hadakar jami’an tsaron kasar nan sun samu nasarar hallaka ‘yan bindiga 32 a Jihar Niger, bayan sun tsere daga jihar Zamfara. Jaridar PRNigeria ta rawaito cewa...
A yayin da ake bikin ranar ’ya’ya mata ta duniya, gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya bai wa wata ɗaliba damar zama a kan kujerar...