

Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar ƙaramar hukumar birni Sha’aban Ibrahim Sharaɗa ya ce, zai yi farin ciki idan Allah ya bashi kujerar gwamna a Kano a...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai tafi birnin Riyadh na kasar Saudiyya aa ranar Litinin 25 ga Oktoba. Tafiyar ta shugaba Buhari wani ɓangare ne halartar taron...
Kungiyar kwallon kafa ta Liverpool ta yi nasarar lallasa Manchester United har gida da ci 5-0. Karon farko cikin a tarihi da Liverpool ta taba yiwa...
Kungiyar kwallon kafa taB arcelona ta yi rashin nasara a hannun Real Madrid har gida da ci 2 da 1. Wasan dai ya gudana yau Lahadi...
Gwamnatin jihar Kano ta bai wa wani Malami mai lalurar gani takardar ɗauka aiki kai tsaye. Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje ne ya bai wa ma’aikatar...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai ƙaddamar da tsarin gwajin kudin intanet a ranar Litinin. Babban Bankin ƙasa CBN ne ya bayyana hakan a jawabin da daraktan...
A tarihin haduwar Manchester United da Liverpool sun hadu ne sau 202. Inda Manchester United ta yi nasara kan Liverpool sau 81, yayin da ita kuma...
Hukumar shirya gasar cin kofin kwallon kafar firimiya ta Najeriya LMC ta ce Kano Pillars za ta ci gaba da wasa a filin wasan ta na...
A yau Lahadi 24 ga Oktoban shekarar 2021 da muke ciki za’a buga wasan hamayya mafi kayatarwa a duniya tsakanin Barcelona da kuma Real Madrid karawar...
Hukumar HISBAH ta jihar Kano ta ce, a wata mai kamawa ne sabuwar makarantarta ta koyar da zamantakewar aure za ta fara aiki. Babban Kwamandan hukumar...