

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta samu nasarar cafke ‘yan bindigar da suka yi garkuwa da daliban makarantar Greenfield da kuma na Bethel Baptist da ke...
‘Yan sandan Jihar Kaduna sun samu nasarar kashe wani gawurtaccen dan bindiga da ya addabi matafiya a kan hanyar Kaduna zuwa Abuja. Mai magana da yawun...
Jami’an tsaro a garin Maiha na jihar Adamawa sun samu nasarar kashe wasu ‘yan bindiga tare da kwato manyan makaman harba roka guda 11 Mataimaki na...
Gwamnatin tarayya ta zargi kafafen yaɗa labarai da yin watsi da ƙoƙarin da ta ke yi na yaƙi da ƙalubalen tsaro a ƙasar nan. Ministan yaɗa...
Majalisar wakilan kasar nan ta yi kira ga hukumar sadarwa NCC da ta dakatar da ayyukan sadarwa a jihar Sakoto. Majalisar ta buƙaci NCC din da...
Kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles ta ci gaba da rike matakin da take na 34 a jadawalin da hukumar kwallon kafa ta Duniya FIFA...
Gwamnatin jihar Jigawa ta bukaci hukumomin shari’a da su kasan ce masu aikata gaskiya a dukkanin ayyukan su. Gwamnan jihar Muhammad Badaru Abubakar ne ya bayyana...
Mahukuntan kungiyar Kwallon kafa ta Kano Pillars, sun musanta Labaran da ake yadawa na daukar Salisu Yusuf a matsayin sabon mai horar da tawagar. Shugaban kungiyar...