

Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta miƙa sama da mutane 187 a hannun gwamnatin jihar, bayan sun kuɓutar da su daga masu garkuwa da mutane. Mai...
Masu gudanar da sana’a a kan danjar titi sun koka bisa yadda suke fuskantar barazana ga lafiyar su har ma rayuwakn su. A zantawar mu da...
Gwamnatin jihar Kano ta bankaɗo wata makarantar mari a unguwar ƴar Akwa da ke Na’ibawa. Kwamishinan harkokin addinai Muhammad Tahar Baba Impossible ne ya bayyana hakan,...
Dan wasan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles dake wasa a kungiyar Villareal dake kasar Spain Samuel Chukwueze, ya zama dan wasa na 2 mafi...
Magoya bayan kungiyar kwallon kafa ta kasa Super Eagles, sun bukaci hukumar kwallon kafa ta kasa NFF data sallami mai horar da kungiyar Gernot Rohr. Hakan...
Dan wasa Lionel Messi ya ce ko kadan bai aikata kuskureba na barinsa Barcelona zuwa tawagar da ke buga gasar Ligue 1 ta kasar France Paris...
Ɗalibar jami’ar Bayero anan Kano da ƴan bindiga suka sace ta shaƙi iskar ƴanci. Ɗalibar mai suna Sakina Bello tana aji na 3 a jami’ar, ta...
Majalisar dattijai ta ce, za ta amince da kasafin ƙudin 2022 kafin ƙarshen shekarar 2021. Shugaban majalisar Sanata Ahmad Lawan ne ya bayyana hakan a jawabin...
Gwamantin jihar Kano, ta yiwa ma’aikata sama da 187 ƙarin girma tare da sauke 18 daga cikin su. Shugaban ma’aikata na jihar Kano Injiniya Bello Muhammad...
Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya umarci al’umma da su fara duban watan Rabi’ul Awwal daga ranar Alhamis 7 ga watan Oktoban 2021. Wannan na...