

Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce mutanan da ke fatan ganin Nigeriya ta ruguje ba za su yi nasara ba. Hakan na cikin wata sanarwa...
Ma’aikatar ilimin Najeriya ta ce labarin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa jihar Bauchi ita ce ke kan gaba da adadin yaran da basa...
Yan bindigar da su kayi garkuwa da daliban makarantar Bethel Baptist dake karamar hukumar Chukun a jihar Kaduna sun sako dalibai 32 daga cikin dalibai 63...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta cimma yarjejeniya da kungiyar kwallon kafa ta Juventues dake kasar Italiya, wajen kara daukan tsohon dan wasan ta Cristiano...
Hukumar hisba ta jihar Kano ta ce ta karbi tuban Sadiya Haruna, sakamakon kalaman batsa da ta ke yi a shafukanta na sada zumunta. Babban kwamandan...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta ɗauki matakin hukunci ga hukumar samar da ruwan sha a karkara da tsaftar muhalli ta RUWASA. Matakin ya biyo...
Mai horas da ‘yan wasan kungiyar kwallon kafa ta Nigeria Super Eagles Gernot Rohr ya fitar da sunayan ‘yan wasan kasar 30 da za su buga...
Kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ta cimma yarjejeniyar, wajen daukan dan wasan gaban kungiyar kwallon kafa ta Juventus Cristiano Ronaldo. Cristiano Ronaldo mai shekaru 36...
Kungiyar ma’aikatan gidajan Radiyo da talabijin ta kasa RATTAWU, ta bukaci tsofaffun ma’aikatan gidajen jarida, da su rinka bayar da gudunmawar data da ce wajen kara...
Mai alfarma Sarkin Musulmi, Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya bukaci hukumomin tsaro a kasar nan da su binciko ‘yan bindigar da ba a san su ba....