

Shugaban bankin raya ƙasashen afurka, Dr. Akinwumi Adesina, ya ce, tattalin arzikin nahiyar afurka, ya yi asarar dala biliyan casa’in (190), sakamakon ɓullar cutar korona. Mista...
Hukumar tsaro ta civil defence ta tura da jami’anta mata don gadin makarantu a faɗin ƙasar nan baki ɗaya. Shugaban hukumar, Ahmed Audi, shine ya...
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta aike wa Lionel Messi da sakon taya murnar zagayowar ranar haihuwarsa. A yau Alhamis 24 ga watan Yunin 2021 ne,...
Ma’aikatar matasa da wasanni ta Najeriya za ta horar da matasa sama da dubu 36 ilimin fasahar zamani wato tare da hadin gwiwar kamfanin Microsoft. Mataimakin...
Shugaban majalisar dattijai Ahmad Lawan ya ce zauren majalisar dokoki ta kasa na bukatar gyare-gyare tun ba yanzu ba. Lawan ya bayyana haka ne bayan da...
Kudurin kwarya-kwaryar kasafin kudin bana da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gabatarwa majalisar dattijai ya shiga karatu na biyu a Larabar nan. Shugaban majalisar Sanata Ahmad...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantun kasar nan JAMB ta ce a Larabar nan ne za ta fitar da sakamakon jarrabawar UTME ta bana. Shugaban hukumar...
Kungiyar kwadago ta kasa NLC ta ce zata dawo cigaba da yajin aikin da ta dakatar a jihar Kaduna bisa zargin saba yarjejeniya. NLC ta bayyana...
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da gyaran dokar binciken kuɗin da gwamnati ke kashewa ta bana. A Talatar nan ne majalisar ta amince da karatu...
Mai horas da kungiyar kwallon Kwando ta Najeriya D’Tigers, ya gayyaci manyan ‘yan wasan NBA 12 da za su shiga cikin tawagar ‘yan wasa 49 wadanda...