

Gwamnatin Jahar Jigawa tayi wa Kano nisa wajen inganta rayuwar marasa karfi a jihar. Wannan na tattare ne cikin wasu bayanai bayan kammala shirin tattaunawa...
Babban Limamin Masallacin juma’a dake Unguwar Tukuntawa Dr. Abdullahi Jibril yayi Allah wadai da kiran sunan ranar juma’a da wasu ‘yan kasuwa keyi da suna ”BLACK...
Ministan wutar lantarki na kasa Injiniya Sale Mamman, ya ce akwai bukatar samar da karin manyan dama -damai da za su kara inganta harkar samar da...
Gwamnatin jihar Kano ta amince da sabuwar dokar da za ta tabbatar da dawo da masarautu guda hudu da ta kirkira wanda a kwanakin baya kotu...
Mutane masu dauke da cuta mai karya garkuwa sun koka kan yadda sauran al’umma ke nuna tsangwama, a matsayin babban kalubalen da suke fuskanta. Shugaban masu...
Kungiyar cigaban matasa da hadin kai da Unguwar Tarauni TAYODA ta ci alwashin cigaba da gudanar da ayyukan alheri musamman wajen fatattakar matsalar shan miyagun kwayoyi...
Sarkin Alkalman Kano Alhaji Iliyasu Labaran Daneji yace matukar Iyaye suna so a magance matsalar tabarbarewar tarbiyyar ‘ya’ya a wannan zamani ya zama wajibi iyaye su...
Fitacciyar jarumar fina-finan Hausar nan Teema Makamashi ta karyata rade-radin da ake yadawa na cewa jaruman masana’antar Kannywood basu da tarbiyya. Yayin wata tattaunawa da jarumar...
Maimartaba Sarkin Kano Mallam Muhammadu Sanusi II ya kai zayara jami’ar Alkasimia dake garin Sharja a hadaddiyar daular larabawa, domin nemawa matasa mahaddata alkur’ani na jihar...
Gwamnan jihar Sokoto Aminu Waziri Tambuwal ya yi wa ma’aikatan bogi fiye da dubu takwas afuwa da masu karbar albashi da ya wuce guda daya afuwa....