Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

PDP taki amincewa da adadin da aka keɓe mata cikin shirin ɗaukar aiki 774

Published

on

‘Yan majalisar wakilai na jam’iyyar PDP sun ki amincewa da karɓar adadin da aka ware musu na shirin gwamnatin tarayya wanda za’a ɗauki matasa  dubu 774 aiki a kasar nan.

Shugaban marasa rinjaye na majalisar wakilai Ndudi Elumelu daga jihar Delta ne ya bayyana haka yana mai cewa jam’iyyar PDP na neman da a sanya gaskiya cikin ɗaukar masu ayyukan.

Ndudi Elumelu ya ce kamata ya yi gwamnatin tarraya ta sake yin nazari kan matakan ɗaukar aikin da ta keɓewa jam’iyyar ta PDP.

Shugaban ƙasa Muhammad Buhari ya ƙirƙiro da shirin don samawa matasa ayyukan yi a kasar nan wanda za’a dauka a kananan hukumomin 774 na kasar nan wanda za a fara daga watan Okotoban wannan shekarar.

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!