Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Qatar 2022: Sancho ba zai buga wasan Andorra da Poland ba

Published

on

Dan wasan gaba na Kasar Ingila da kungiyar Manchester United
Jadon Sancho, ya fice daga cikin jerin ‘yan wasan da za su wakilci Ingila a wasan neman tikitin buga gasar cin kofin Duniya da za ta yi da kasar Andorra da Poland.

Sancho dai be wakilci kasar ta Ingila ba a wasan da ta doke kasar Hungary da ci 4-0 a ranar Talata 31 ga watan Augustan shekarar 2021, sakamakon rauni da ya samu.

Yadda take wakana a hada-hadar siyan ‘yan wasa a Nahiyar Turai

Dan wasan mai shakaru 21 ba zai buga wasan da kasar tasa za ta yi ba da Andorra a gobe Lahadi 05 ga Satumbar shekarar 2021 da za’a gudanar a filin wasa na Wembley, da kuma wasan Poland a ranar Laraba 08 ga watan na Satumba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!