Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ranar Ma’aikata: Ma’aikatan Kano sun koka kan rashin biyan albashi akan lokaci

Published

on

Yayin da ake gudanar da bikin ranar ma’aikata na bana a yau Litinin, maikatan gwamnatin jihar Kano na ci gaba da kokawa bisa rashin biyansu albashi a kan lokaci tare da kuma zaftare musu albashin da ake yi a wasu lokutan.

Ma’aikatan sun bayyana hakan a wani bangare na bikin ranar ma’ikata da ake gudanarwa a duk ranar 1 ga watan Mayun kowace shekara.

Ga rahoton Hafsat Abdullahi Danladi kan wannan batu

Danna alama play domin sauraron rahoton

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2023/05/LABARAN-RANA-WORKERS-DAY-01-05-20231.mp3?_=1

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!