Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labaran Wasanni

Robinho ya sake komawa kungiyar sa ta farko

Published

on

Dan wasan gaban kasar Brazil Robinho ya sake komawa kungiyar ta farko Santos da ya bari yayin da yake tasawa a fagen wasan kwallon kafa yana dan shekara 21.

Robinho dai ya bar Santos ne yana mai shekara 21 kafin ya kasance da Manchester City da kuma AC Milan.

Dan wasan mai shekara 36, ya amince da kwantiragin watanni biyar da kuma biyan sa kudi Yuro 230 kowane wata tare da wasu alawus-alawus da kuma kari idan komai ya tafi yadda ake so.

Ya ce “Santos a waje na gida ce kuma abun alfaharine a gare ni dawowa kungiyata ta farko da na fara wasa”.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!