Connect with us

Labarai

Rundinar yan sandan Kano ta bada Umarnin farauto mata yan Daba a duk inda suke

Published

on

Rundinar yan sandan Kano ta bada Umarnin farauto mata yan Daba a duk inda suke a fadin Jihar nan.

 

Kwamishinan Yan sandan Kano Cp Ibrahim Adamu Bakori ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da mai magana da yawun rundinar SP Abdullahi Haruna Kiyawa fitar, biyo bayan fadan Daba dake ƙokarun dawowa Jihar Kano.

 

Kwamishinan ya kuma ja hankukan Yan sanda tare da neman haɗin kan al’umma domin gudanar da aikin yadda ya kamata.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!