Connect with us

Labarai

Rundunar Neighbourhood Watch ta ja hankalin mutane kan daukar matakan kare kai

Published

on

Rundunar tsaro ta Neighbourhood Watch Corps, watau Rundunar Kula da Unguwanni ta Jihar Kano, ta ja hankalin al’umma da su kasance masu sanya ido tare da sanin mutanen da suke mu’amala da su a cikin unguwanninsu, domin ƙara ƙarfafa tsaro a fadin jihar.

 

Babban Kwamandan Rundunar Aminu Yusuf Abdulmalik, ne ya y wannan jan hankali a hirarsa da Freedom Radio.

 

Ya ce, wajibi ne kowane mutum ya bayar da gudummawa wajen samar da tsaro mai ɗorewa a fadin jihar Kano.

 

A cewarsa, tsaro ba na gwamnati kaɗai ba ne, al’umma na da rawar da za su taka ta hanyar bayar da bayanai da kuma haɗin gwiwa da jami’an tsaro.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!