Connect with us

Labarai

Rundunar Soji ta gargadi Mutane game da shafukan sada zumunta na bogi

Published

on

Rundunar Sojin Kasar nan  ta gargadi jama’a game da shafukan sada zumunta na bogi da ke ikirarin cewa Babban Hafsan Sojan Kasa , Laftanar Janar Waidi Shaibu ne ke gudanar da su.

 

Mukaddashin Darakta, Hulda da Jama’a na Rundunar Sojin, Kanar Apoloniya Anele, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai a Abuja  a yau Juma’a.

 

Kanar Apoloniya Anele ya ce rundunar sojin ta lura da karuwar asusun yanar gizo na zamba da mutane marasa imani ke kirkira  da sunan damfarar jama’a.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!