Connect with us

Labarai

Rundunar soji ta tabbatar da rahoton tashin Bom a bakin barikin Mogadishu

Published

on

Sojojin a birnin tarayya Abuja sun tabbatar da rahoton samun fashewar wani abu a kusa da barikin soji a birnin na Abuja.

 

Lamarin ya faru ne a barikin sojoji na Mogadishu da ke kan hanyar Mararaba-Nyanya.

 

Rahotonni sun bayyana cewa, wanda ya tayar da bam ɗin ya mutu, yayin da aka samu jikkatar mutum guda inda yanzu haka ya ke samun kulawa a asibitin sojojin.

 

Sojojin sun ce an shawo kan lamarin zuwa yanzu, tare da cewa babu wata fargaba don haka mutane su kwantar da hankalinsu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!