Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Rundunar sojin Nijeriya ta mayar da martani dangane da harin boko haram a Borno

Published

on

Rundunar sojan kasar nan ta maida martani kan harin da wani dan kungiyar Boko Haram yayi badda-kama a matsayin ma’aikacin bada agajin jin kai ayankin Gudinbali dake jihar Borno.

Wannan na kunshe cikin sanarwar da mataimakin rundunar yaki ta Operation Lafiya Dole  Kanal Onyema Nwachukwi ya fitar a jiya Lahadi cewa tun a ranar 14 da wannan watan ya shiga yankin yana amfani da sunan cewa shi ma’aikacin bada agaji ne. Onyema Nwachukwu ya ce dan kunar bakin waken yayi amfani da sunan ne, ta wajen raraba kayayyakin jin kai ga al’ummar yankin yayin da ya bude wuta ka jami’an tsaro da sojojin dake kan aiki

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!