Connect with us

Labarai

Rundunar yan sanda ta musanta hada kai da jami’anta wajen yin magudi

Published

on

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta musanta zarge-zargen da ake yada wa na cewa ana hada baki da jami’an tsaro wajen aikata magudin zabe.

 

Babban Sufeton yan sanda Kayode Egbetokun, ne ya bayyana hakan ga manema labarai a Abuja.

 

Ya kuma ce,  zarge-zargen da ake yi wa jami’an tsaron  ba su da tushe ballantana makama.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!