Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ƴan sanda sun ceto mutane daga hannun ƴan bindiga a Zamfara

Published

on

Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta kuɓutar da wasu mutane 8 daga hannun masu garkuwa da mutane.

Jami’in hulɗa da jama’a na ƴansandan jihar SP. Shehu Mohammed ne ya sanar da hakan a wata sanarwa da ya fitar a ranar Litinin.

Sanarwar ta ce, a ranar 25 ga watan Agustan da muke ciki ne, ƴan bindiga suka sace mutanen 8 a garin Kangon Sabuwa da ke ƙaramar hukumar Bungudu.

SP. Shehu Mohammed ya ƙara da cewa, an kuɓutar da mutanen cikin ƙoshin lafiya, har ma an miƙa su ga iyalansu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!