Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Fiye da yan Nijeriya miliyan 64 na fama da ƙarancin abinci- MDD

Published

on

Majalisar dinkin duniya ta ce, yan Najeriya sama da miliyan 64 ne ke fama da matsalar ƙarancin abinci.

Hukumar samar da Abinci ta majalisar dinkin duniya ta kuma ce, mutane miliyan 170 a ƙasashe 19 ba su da isasshen abinci.

Ƙasashen da suka fi fuskantar matsalar sun haɗa da Niger da Mali da Burkina Faso da Guinea da Chadi da Saliyo da Kamaru.

Sauran sun hadar da Liberia da Jamhuriyar Afirka ta tsakiya da Togo da Guinea Bissau da kuma nan Najeriya.

A cewar rahoton ƙarancin abinci a Najeriya ya ƙaru daga kashi 29 zuwa 32 a cikin watanni uku da suka gabata.

Rahoton: Madeena Shehu Hausawa

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!