Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Zababben gwamnan Kano ya shawarci wadanda suka sayi fili a jikin ginin gwamnati da su dakata

Published

on

Sabon zababben gwamnan Jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya shawarci mutanen da suka sayi fili a jikin gine-ginen gwamnati, da su dakatar da yin gini har sai sabuwar gwamnati ta kammala bincike.

Sakataren yada labaran zababben gwamnan, Sunusi Bature Dawakin Tofa ne ya sanar da hakan, a zantawarsu da wakilin Freedom Radio Bashir Sharfadi.

Danna alamar sauti domin jin cigaban bayani.

https://freedomradionig.com/wp-content/uploads/2023/03/LABARAN-RANA-SHAWARAR-ABBA-31-03-2023.mp3?_=1

Sunusi Bature Dawakin Tofa kenan sakataren yada labaran zababben gwamnan Kano a zantawarsu da Freedom Radio.

Rahoton: Bashir Sharfadi

 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!