Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Samar da yan sandan jihohi zai kawo karshen matsalar tsaro –ALGON

Published

on

Shugaban kungiyar kananan hukumomin Najeriya ALGON, Kolade Alabi, ya sake nanata bukatar samar da ‘yan sandan jihohi.

Shugaban yayi wannan kira ne lokacin da ya jagoranci kwamitin zartarwa na kungiyar a wata ziyarar jaje da suka kai wa gwamnan jihar Naija Abubakar Sani Bello.

A cewar Alabi, za a iya shawo kan kalubalen tsaro a yanzu idan aka samar da ‘yan sandan jihohi a kasar nan, domin kuwa za su iya kawo karshen ayyukan yan tada kayar baya a yankunan su.

Alabi ya yi kira da a kara wa jihohi da kananan hukumomi kaso don magance kalubalen abubuwan more rayuwa da kuma gazawar tsaro

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!