Connect with us

Labarai

Samar da Yan sandan jihohi zai magance rashin tasaro- Gwamnonin Arewa

Published

on

Kungiyar gwamnoni jihohin Arewacin Najeriya, ta bayyana cewa samar da yan sandan jihohin zai taimaka musamman wajen magance matsalar rashin tasaro da ke addabar kasar, musamman ma a shiyyar Arewa.

Shugaban kungiyar kuma gwamnan jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya ne ya bayyana hakan a jawabinsa yayin taron da kungiyar gwamnonin Arewa ta shirya kan lalubo bakin zaren matsalar rashin tsaro da ake fama da shi a yankin. 

Ya kuma bayyana cewa za su ci gaba da bai wa gwamnatin tarayya hadin kai domin magance matsalar rashin taro a dukkan fadin Najeriya. 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!