Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Sanatoci sun fitar da sunan sabon shugaban babban bankin CBN

Published

on

Majalisar dattawa ta tabbatar da Olayemi Cardoso a matsayin gwamnan babban bankin Nijeriya CBN.

Shugaban Majalisar ne ya bayyana hakan yayin zaman da majalisar tayi don tantance wadanda suka cancanta a matsayin shugaban babban bankin, da mataimakansa a yau.

Haka zalika majalisar ta tabbatar da mutane hudu a matsayin mataimakan gwamnan da suka hadar da Emem Nnana Usoro da Muhammad Sani Abdullahi Dattijo da Philip Ikeazor da Kuma Bala Bello.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!