Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Yanzu-yanzu: Kungiyoyin NLC da TUC sun bayyana ranar da zasu tsunduma yajin aikin sai baba ta gani

Published

on

Kungiyar kwadagon ta Nijeriya da kungiyar ‘yan Kasuwa a sun bayyana ranar 3 ga watan Oktoba mai kamawa dai-dai da ranar Talata a matsayin ranar da zasu shiga yajin aikin sai baba ta gani a fadin Kasar.

Hakan dai ya biyo bayan shiga wata tattaunawar da kungiyoyin suka Yi na musamman kan batun tafiya yajin aiki sai baba ta gani a kasar da misalin karfe 3 na ranar yau Talata.

A dai ranar 5 da 6 ga watan Satumabar nan da ake ciki ne kungiyar kwadagon ta yi yajin aiki gargadi na kwanaki biyu, don tilastawa gwamnati kawo karshen wahal-halun da al’ummar kasar ke fuskanta.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!