Connect with us

Labarai

Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya jagoranci shugabannin kungiyar fulani ta Duniya zuwa ta’aziyar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Published

on

‎Mai martaba sarki Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya jagoranci shugabannin kungiyar fulani ta duniya zuwa ta’aziyar tsohon shugaban kasar najeriya marigayi Janar Muhammadu Buhari.

‎Sarki ya sauki Shugabannin kungiyar fulanin a gidan sa dake jihar kaduna inda daga nan kuma ya jagorance su zuwa gidan marigayin dake  Kaduna domin yi musu ta’aziyar marigayin.

‎Yayin ziyarar ta’aziyar matar marigayi tsohon shugaban kasar Aisha Buhari da babban dansa Yusuf Buhari ne suka karbi ta’aziyar shugabannin fulani inda sarki ya yiwa marigayin addu’a da kuma nema masa gafarar Allah.

‎Da yake jawabi jagoran kungiyar fulani sarkin Jajere na Jihar Yobe ya bayyana irin girman alakar kungiyar tasu da marigayi janar muhammadu buhari.

‎Inda yace janar muhammmadu buhari nasu ne kuma wannan kungiya ta Fulani na duniya bazasu manta da irin gudun mawar

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!