Connect with us

Kiwon Lafiya

Saurari shirin Indaranka na jiya Litinin 22-04-2019

Published

on

Acikin shirin Indaranka na jiya Litinin 22-04-2019 kunji cewar

Hukumar Hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta gargadi matafiya da suyi hattara wajen tafiya da jakunkunansu saboda kaucewa dana sani.

Wasu mata da maza sunyi zanga zangar nuna kin amincewarsu da sayar da wani bangaren makabarta.

An cafke wasu matasa da mallakar wasu bindigogi.

https://freedomradionig.com/default/wp-content/uploads/2019/04/YUSUF-ALI-ABDALLAH-INDA-RANKA-22-04-2019.mp3?_=1

Download Now

Ayi sauraro lafiya.

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!