Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Sharuɗan da Doguwa ya sanyawa Kwankwaso domin yin sulhu

Published

on

Shugaban masu rinjaye na majalisar tarayya Alhassan Ado Doguwa ya sanya sharuɗa ga tsohon Gwamnan Kano Kwankwaso.

Sharuɗan da ya sanya sune, ko dai Kwankwaso ya aiko wakilcin mutane biyu su yi masa ta’aziyyar rashin mahaifinsa.

Ko kuma Kwankwason ya kira shi a waya yayi masa ta’aziyyar.

Alhassan Ado ya ce, rashin ta’aziyyar mahaifinsa, shi ne babban laifin da Kwankwaso ya yi masa.

Ya ce, Kwankwaso ba abin yarwa ba ne a Kano.

Kuma garin Kwankwaso shi ne garin mahaifiyarsa, garin mutanen kirki masu ilimi inji Doguwa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!