Connect with us

Ƙetare

Shugaba Abdel Fattah al-Burhan ya yi watsi da kiran Amurka na tsagaita wuta

Published

on

Shugaban mulkin sojin Sudan ya yi watsi da kiran da Amurka ta jagoranta na tsagaita wuta na wucin-gadi ta yadda za a ci gaba da tattaunawar kawo ƙarshen rikicina kasar ta sudan.

 

Janar Abdel Fattah al-Burhan ya bayyana shirin tsagaita wutar da ke samun goyon bayan Amurka da Saudiyya da Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa da Masar a matsayin wata ajanda da ƙasashen wajen ke son ƙaƙaba wa mutanen Sudan.

 

Ya ƙara da cewa a shirye sojojin Sudan suke ga shirin zaman lafiya, idan har abokan faɗansu na rundunar RSF za su ajiye makamansu.

 

Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargaɗin cewa mummunan faɗa a birnin El-Fasher da aka mamaye a arewacin Darfur, inda aka kashe dɗaruruwan fararen hula tare da raba dubbai da muhallansu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!