Connect with us

Labarai

Shugaba Tinubu ya bada umarnin sassauta farashin kayan abinci

Published

on

Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya umarci kwamitin harkokin noma na Majalisar Zartaswar Tarayya FEC da ya gaggauta daukar karin matakai domin kara rage farashin abinci a fadin kasar nan.

Ministan jihar harkokin noma da abinci, Sanata Aliyu Sabi Abdullahi, ne ya bayyana hakan a birnin tarayya Abuja, yayin wani taron horaswa na yini daya da aka shirya.

A cewar Sanata Sabi, gwamnatin tarayya na daukar matakan tabbatar da sahihin tsaro da saukin safarar kayan abinci daga gonaki zuwa kasuwanni, da nufin dakile hauhawar farashin kayayyakin abinci tare da saukaka wa al’umma.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!