Connect with us

Labarai

Shugaba Tinubu ya zaɓi sabon shugaban hukumar Alhazai ta kasa

Published

on

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya zaɓi Amb. Ismail Abba Yusuf a matsayin sabon shugaban hukumar alhazai ta ƙasa (NAHCON).

Wata sanarwa da ta fito daga mai bai wa shugaban shawara kan yaɗa labarai da dabaru Bayo Onanuga, ta ce a yau Laraba ne shugaba Tinubu ya aike da wasika zuwa ga shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, inda ya bukaci a gaggauta tabbatar da Ambasada Yusuf ya maye gurbin Farfesa Abdullahi Usman, wanda ya yi murabus a farkon wannan makon, bayan shafe kimanin watanni 14 yana kan muƙamin.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!