Connect with us

Ƙetare

Shugaba Trump ya nada kwamitin zaman lafiya a Gaza

Published

on

Shugaban Amurka, Donbald Trump ya bayyana sunayen mambobin kwamitin da zai jagoranta, wanda zai tafiyar da zaman lafiyar Gaza.

Daga cikin mambobin kwamitin har da sakataren harkokin wajen Amurka, Marco Rubio da tsohon firaministan Birtaniya Tony Blair.

Sauran sun haɗa da surukinsa, Jared Kushner da kuma wakilin Trump na musamman a Gabas ta Tsakiya, Steve Witkoff da shugaban Bankin Duniya, Ajay Banga.

Fadar gwamnatin Amurka ta ce akwai aikin musamman da kowane ɗaya daga cikin mambobin kwamitin zai yi, don taimaka wa zaman lafiyar Gaza.

Shugaba Trump ne zai jagoranci kwamitin, yayin da wasu ƙwararrun ƴan Boko za su kula da kwamitin farar hula a Gaza.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!