Connect with us

Labarai

Shugaba Tunubu ya umarci sojoji su guji sanya kansu a harkokin siyasa

Published

on

Shugaban Kasa Bola Tunubu ya umarci dakarun rundunar soji  da su ci gaba da kiyaye dokokin kasa da kundin tsarin mulki ba tare da sanya kansu a cikin siyasa ba.

Shugaban ya bayyana hakan ne a wajan taron bikin bude taron shekara shekara na hafsan hafsoshin sojin kasar nan dake gudana a Jihar Lagos

Tunubu ya tunatar da sojojin cewa babban abinda yafi mayar da hankali akai shine kare kasa da ‘yan kasar baki daya

Yayin taron, mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shattima ne ya wakilci Shugaban Kasa Bola Tunubu inda ya bukaci sojojin da su kara kaimi wajen kula da tsaron kasar nan.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!