Connect with us

Labarai

Shugaban Jam’iyyar APC na Kano Abullahi Abbas ya nemi afuwa kan kalamansa ga al’ummar Fagge

Published

on

Shugaban jamʼiyyar APC na Kano Alhaji Abdullahi Abbas ya nemi afuwar alʼummar unguwar Fagge bayan wasu kalamai da ya yi, inda suka kai ƙarar sa kotu.

 

A wani saƙon murya da lauyan alʼummar Faggen Barr. Abba Hikima Fagge ya wallafa a Facebook, Abdullahi Abbas din ya ce ba a fahimci jawabinsa ba ne.

 

A cewarsa, yana nufin Sabon Gari da ke ƙaramar hukumar Fagge.

 

A cewar Abbas ba hujjar da zai ci mutuncin Fagge, idan aka yi la’akari da malamai na addini da na siyasa da aminai da abokai da yake da su.

 

Ya jaddada cewa yana neman afuwar alʼummar Fagge baki ɗaya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!