Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Benue : Shugaban majalisar dokokin jihar ya kamu da COVID-19

Published

on

Kakakin majalisar dokoki ta jihar Benue Titus Uba da ‘Dan sa sun kamu da cutar Korona

Wannan na kunshe cikin sanarwar da sakataren yada labarai ga shugaban majalisar kuma shugaban kwamitin yada labarai na majalisar Lubem Tiav ya fitar cewa, tuni shugaban majalisar ya killace kan sa.

Shi dai shugaban majalisar dokokin jihar ta Benue na daga cikin mutan 66 da aka yi wa gwajin cutar COVID-19 a ranar Asabar bayan da ya karbi sakamakon gwajin.

Sakamakon gwajin ya nuna cewar shugaban majalisar da ‘Dan shin a dauke da cutar Korona yayin da sauran mutane 64 gwajin ya nuna cewar bas a dauke da cutar.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!