Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

SIYASA: Jiga-jigan PDP 7 sun ajiye mukamin su

Published

on


Bakwai daga cikin shugabannin jam’iyyar PDP na kasa suka ajiye mukamansu nan take.

Shugabannin da ke rike da mukamai daban-dabam sun rubuta takardar ajiye mukaman na su ga shugaban jam’iyyar na kasa, Mista Uche Secondus a daidaikun su.

Sai dai kuma ba a tantance sunayen wadanda suka ajiye mukaman nasu ba, amma ana zargin wadanda suka ajiye mukaman sun kasance mataimaka ne na musamman.

Rahotanni sun bayyana cewa, sakataren tsare-tsare na jam’iyyar, Mista Austin Akobundu ya tabbatar da ajiye mukaman nasu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!