Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kaduna

Yan bindiga sun kashe sojan da suka yi garkuwa da shi a NDA

Published

on

Rahotanni daga kwalejin horar da sojojin Najeriya NDA na cewa, sojan da yan bindiga suka yi garkuwa da shi yaa mutu.

Sojan wanda aka bayyana sunan sa da Manjo Stephen Datong, ana zargin yan bindigar ne suka hallaka shi, awanni kadan bayan sun yi garkuwa da shi.

A ranar Talatar da ta gabata ne yan bindigar suka kutsa kai a kwalejin tare da kashe sojoji biyu kuma suka yi garkuwa da guda.

Sai dai har zuwa yanzu, kwalejin ba ta yi karin bayani kan mutuwar sojan ba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!