Connect with us

Ƙetare

Sojoji sun yi barazanar juyin mulki a kasar Benin

Published

on

 

Wasu rahotanni masu tushe daga ƙasar Benin sun tabbatar da cewa an fara yunƙurin juyin mulki da safiyar yau Lahadi, inda ake zargin sojojin  da kai hari a gidan shugaban ƙasar Patrice Talon da ke Porto-Novo.

Kamar yadda kafar yada labarai ta France24 ta ruwaito, sojoji ƙarƙashin jagorancin Laftanar Kanar Pascal Tigri sun karɓe iko d tashar talabijin ta ƙasa, suka kuma bayyana cewa sun “hambarar da Talon daga mulki.”

Har yanzu dai ana ci gaba da sa ido don samun cikakken karin bayani a nan gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!