Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Ta’addanci : An yiwa wasu manoma yankan Rago a jihar Katsina

Published

on

Rahotanni daga jihar Katsina na cewa ‘yan fashi sun yiwa manoma bakwai yankan rago tare da yin gaba da wasu mutum 30 a karamar Hukumar Sabuwar jihar Katsina.

Dan Majalissar dokokin jihar Katsina mai wakiltar mazabar Sabuwa Hon Ibrahim Kaka Machika shi ne ya tabbatar da faruwar lamarin a jiya Litinin.

A cewarsa wannan ibtila’I ya faru ne a kauyukan Tashar Bama, Dogon Mu’azu da kuma Unguwar Maigayya.
Za mu cigaba da bibiyar wannan labarin a cikin shirye-shiryenmu na gaba.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!