Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Yadda jami’an tsaro suka kama Maina a Jamhuriyyar Niger

Published

on

Jami’an hukumar leƙen asiri da haɗin gwiwar wasu jami’an hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa na ƙasar nan sun cafke Abdulrasheed Maina, tsohon shugaban kwamitin lura da fanshon ma’aikata, a wani gari da ke jamhuriyar Nijar da yammacin jiya Litinin.

Jaridar Intanet ta Daily Nigerian ta rawaito cewa wani babban jami’in leƙen asiri da ba a bayyana sunansa ba, ya shaida cewa an samu nasarar kama Mainan ne saboda alaƙar da ke akwai da kuma yarjejeniyar tsaro tsakanin kasashen biyu da je maƙwabtaka da juna.

A makon jiya ne dai wata babbar kotun tarayya ta kama Sanata Ali Ndume bisa rashin Maina, kasancewar shi ne ya tsaya masa a kotun har ta bayar da belinsa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!