Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kiwon Lafiya

Tallafi: An fara tantance masu bukata ta musamman don basu kulawar lafiya kyauta a Kano

Published

on

Hukumar taimakekeniyar lafiya ta jihar Kano ta fara yiwa masu bukata ta musamman rijistar tallafin lafiya kyauta, a wani mataki na inganta rayuwarsu da ta yaransu.

Shugabar hukumar Dakta Halima Muhammad Mijinyawa ce ta kaddamar da shirin a Litinin din nan.

Ta ce shirin wani yunkuri ne da zai takaitawa masu bukata ta musamman wahalhalun neman lafiya da kuma sayan magunguna.

A cewarta gwamnatin jihar kano zata ci gaba da bai wa masu bukata ta musamman tallafin lafiya tare da daidaita su da suran mutanen da suke gudanar da rayuwarsu kamar takwarorinsu na duniya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!