Connect with us

Labarai

Tambuwal ya jajanta wa mazauna Jabo bisa harin sojin Amurka

Published

on

Tsohon Gwamnan Jihar Sokoto, kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Kudu, Aminu Waziri Tambuwal, ya jajanta wa al’ummar gundumar Jabo, bayan harin da rundunar sojin Najeriya tare da hadin gwiwar sojojin Amurka suka kai kan ‘yan ta’adda a yankin.

Aminu Tambuwal ya mika sakon jajen nasa ne yayin wata ziyara da ya kai yankin, inda ya bayyana lamarin a matsayin abin takaici, tare da jajanta wa mutanen da abin ya shafa. 

Sanatan ya jaddada cewa ta’addanci ba batun addini ko kabila ba ne, illa barazana ce ga kowa da kowa, tare da bukatar jama’a su ci gaba da bai wa jami’an tsaro hadin kai. 

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!