Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Taron ECOWAS : Yemi Osinbajo ya sauka a Ghana

Published

on

Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo zai kai ziyar zuwa birnin Accra ta kasar Ghana, don hallatar taron shugabannin kungiyar bunkasa tattalin yammacin Afrika Ecowas a yau Talata.

Hakan na cikin sanarwar ce da mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman kan kafafen sadarwa Laolu Akande.

Sanarwar ta bayyana cewa, ziyarar ta Osinbajo wani bangare ne da mayar da hanakali kan tattaunan kan yadda za a sasanta rikicin siyasar kasar Mali.

Sanarwar ta kuma bayyana cewa Farfesa Yemi Osinbajo zai kuma gana da wasu wakilan kasashen Afrika don tattauna muhimman batutuwa da suka shafi Nahiyar Afrika.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!