Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Barka Da Hantsi

Tattaunawa kan matsalolin shigowa da gurbataccen Man Fetur a Najeriya

Published

on

Barka da Hantsi: Ibrahim Ishaq Dan'uwa Rano 21-02-2022

A cikin shirin na wannan ranar, an yin duba ne ga batun matsalar shigowa da gurɓataccen Man fetur da kuma sauran matsaloli dake kewaye da sha’anin hada-hadar Man fetur ɗin a Najeriya.

Baƙin da da aka tattauna dasu sun haɗa da Comrade Isah Tijjani tsohon mataimakin shugaban ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa NLC, kuma tsohon Muƙaddashin shugaban ƙungiyar ma’aikatan Man fetur da iskar Gas ta ƙasa NUPENG. Sai kuma Amanallahi Ahmad Muhammad, masani kan siyasar tattalin arziƙi, kuma masanin kan hada-hadar man fetur a Najeriya.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!