Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Tinubu ya cire sunan Maryam Shattima daga jerin sunayen Ministocinsa

Published

on

Shugaban kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya aike da sunan Dr. Mairiga Mahmud domin maye gurbin Maryam Shetty daga Kano wadda aka tura sunanta a ranar Larabar data gabata.

Tinubu ya aike da sunayen ne ta cikin wata wasika da ya aikewa majalisar dattawa kuma Shugaban majalisar Godswill Akpabio ya Karanta a zaman majalisar na yau juma’a

Haka zalika Bola Ahmad Tinubun ya aikewa majalisar dattawa sunan tsohon Ministan ƙwadago na kasa Festus Keyamo domin amincewa da shi don nada shi a matsayin minista.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!