Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Kaduna

Tsaro: An kama ‘yan fashi da makami a Kaduna

Published

on

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kaduna ta kama wasu mutane 15 da a ke zargin yan fashi da makami ne.

Wannan na cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun Jami’in hulda da Jama’a na rundunar ASP Muhammad Jalige.

Jalige ya ce, wasu makiyaya ne suka kai wa rundunar yan sanda labarin ‘yan fashin, inda kuma suka yiwa maboyar ta su dirar mikiya.

A yayin kamen nasu ‘yan sanda sun samu nasarar kwato shanu sama da Hamsin.

A cewar rundunar ‘yan sandan za ta dauki matakin da ya dace a kansu.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!