Connect with us

Labarai

Tsaro: Rundunar Sojin sama ta musanta rahoton dake alakanta jirginta da lugudan wuta a Yobe

Published

on

Rundunar sojin saman kasar nan ta musanta rahotannin da ke alakanta daya daga cikin jiragen yakin ta da yin lugudan wuta a jihar Yobe.

Wannan na zuwa ne sa’o’i kadan bayan da mazauna yankin Buhari da ke karamar hukumar Yunusari suka ce an kashe mutane da dama yayin da wasu suka jikkata bayan lugudan wutar da aka yi musu.

Garin Buhari dai na da nisan kilomita 20 daga hedkwatar karamar hukumar ta Yunusari.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!